Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Manchester City Ta Fara Kare Kofin Premier League Da Ta Lashe


'Yan Wasan Manchester City
'Yan Wasan Manchester City

A ranar Juma’a gasar ta Premier ta bana za ta kankama, inda City za ta kai wa Burnley ziyara a gidanta a wasan farko.

Kungiyar Manchester City da ta lashe kofin gasar Premier League a bara za ta fara kare kofinta.

A ranar Juma’a gasar ta Premier ta bana za ta kankama, inda City za ta kai wa Burnley ziyara a gidanta a wasan farko.

Vincent Kompany, wanda tsohon dan wasan City ne yake horar da Burnley.

Shararsa a kungiyar, har ta kai ga an yi mutum-mutuminsa a kofar filin wasan na City a Manchester.

Ita dai City ta wataya a kakar wasa ta bara inda ta lashe kofin Premier League, FA Cup da kuma kofin gasar zakarun turai na Champions League.

Ana fatan City za ta gabatar da Josko Gvardiol a matsayin sabon dan wasanta wanda dan asalin kasar Croatia ne.

Gvardiol ya yi kaura ne daga Leipzig a makon da ya gabata.

Dandalin Mu Tattauna

Kofin Duniya ta Qatar 2022

Kofin Duniya ta Qatar 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:32 0:00
Karin bayani akan Kofin Duniya ta Qatar 2022

Ronaldo vs. Messi

Ronaldo vs. Messi
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:01:24 0:00
Satumba 30, 2020

Ronaldo vs. Messi

Karin bayani akan Wasanni
XS
SM
MD
LG