Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tsokaci Akan Wasikar Obasanjo Zuwa ga Bamanga Tukur


PDP
PDP

Wasu masu nazari harkokin siyasar Nigeria da wasu 'yan siyasa sun fara tofa albarkacin bakinsu akan wasikar da tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya rubutawa Bamanga Tukur, shugaban jam'iyar PDP. Wakilin sashen Hausa a Kano, Mahmud Ibrahim Kwari ne ya zanta da su.

Wasu masu nazari harkokin siyasar Nigeria da wasu 'yan siyasa sun fara tofa albarkacin bakinsu akan wasikar da tsohon shugaba Olusegun Obasanjo ya rubutawa Bamanga Tukur, shugaban jam'iyar PDP. Wakilin sashen Hausa a Kano, Mahmud Ibrahim Kwari ne ya zanta da su

Ga karin bayani:
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:19 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG