Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hira Ta Musanman Da Gwamnonin Arewacin Najeriya Akan Magance Matsalar Tsaro


Hira Ta Musanman Da Gwamnonin Arewacin Najeriya Akan Magance Matsalar Tsaro
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

"Mun kama wani Mai Unguwa da ya karbi toshiyar baki har Naira dubu dari bakwai aka zo aka kashe mutane 34 a kauyensa" in ji Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda yayin wani tattaunawa na musanman da Muryar Amurka ta yi da Gwamnonin Arewacin Najeriya a birnin Washington DC.

XS
SM
MD
LG