Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Duba Akan Bankado Cin Hanci Da Rashawa A Kasashen Afirka Kashi Na Biyu


TASKAR VOA: Duba Akan Bankado Cin Hanci Da Rashawa A Kasashen Afirka Kashi Na Biyu
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:45 0:00

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta ce kashi saba’in cikin dari na matsalar zarmiyar kudi da almundahana a kasar, a bangaren hada-hadar banki ake aikata su. A kowacce shekara, dubban ‘yan Najeriya su na kai rahoton almundahana ga hukumomi.

XS
SM
MD
LG